fidelitybank

Tsigaggen shugaban majalisa dokokin Legas ya koma kujerarsa

Date:

Ɗan majalisar dokokin Legas mai wakiltar mazaɓar Agege a jihar Legas, Mudashiru Obasa ya ce ya koma bakin aiki a matsayin shugaban majalisar.

Obasa ya bayyana haka ne a lokacin da ya shiga zauren majalisar a yau Alhamis.

Lokacin da aka tambaye shi game da tsigewar da aka masa, Obasa ya ce “Babu wanda ya tsige ni. Batun tsigewa ko ma mene ne abu ne da ke buƙatar a bi doka.”

Sai dai wasu daga cikin ƴan majalisar masu goyon bayan ƴar majalisar Mojisola Meranda, wadda aka naɗa shugabar majalisar a kwanakin baya, sun yi watsi da batun, inda suka dage kan cewa Meranda ɗin ce shugabar majalisar.

Obasa ya bayyana a harabar Majalisar ne tare da rakiyar jami’an tsaro.

Shigarsa harabar majalisar a yau Alhamis ita ce ta farko yun bayan tsige shi da majalisar ta yi a watan Janairun da ya gabata.

the nation newspaper nigeria today latest

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp