fidelitybank

Tsayar da Tinubu nasara ce ga ɗaliban Najeriya – ANSSO

Date:

Wata kungiyar matasa karkashin kungiyar Asiwaju National Students Support Organisation (ANSSO), ta yaba da fitowar Asiwaju Bola Tinubu a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, tare da bayyana cewa, ci gaban zai kawo fata na karshe ga daliban Najeriya.

A cikin wata sanarwa da ta fitar ranar Juma’a ta hannun kodinetan ta na kasa, Giwa Murtala Omatola-Moore, ANSSO ta taya tsohon gwamnan jihar Legas murnar ganin matakin farko na burinsa na zama shugaban tarayyar Najeriya.

Kungiyar ta bayyana cewa, nasarar da Tinubu ya samu ya kasance nasara ce ga adalci, daidaito, kebantaccen hali, cancanta da hadin kan kasa baki daya ga tarihin kasancewarsa Gwamna daya tilo da ya dauki ’yan Najeriya aiki a duk rarrabuwar kawuna ba tare da kabila, addini da yanki ba, don yin hidima a gwamnatinsa a matsayin Gwamnan Jihar Legas. In ji Independent.

vanguardnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp