fidelitybank

Tsayar da Tinubu nasara ce ga ɗaliban Najeriya – ANSSO

Date:

Wata kungiyar matasa karkashin kungiyar Asiwaju National Students Support Organisation (ANSSO), ta yaba da fitowar Asiwaju Bola Tinubu a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, tare da bayyana cewa, ci gaban zai kawo fata na karshe ga daliban Najeriya.

A cikin wata sanarwa da ta fitar ranar Juma’a ta hannun kodinetan ta na kasa, Giwa Murtala Omatola-Moore, ANSSO ta taya tsohon gwamnan jihar Legas murnar ganin matakin farko na burinsa na zama shugaban tarayyar Najeriya.

Kungiyar ta bayyana cewa, nasarar da Tinubu ya samu ya kasance nasara ce ga adalci, daidaito, kebantaccen hali, cancanta da hadin kan kasa baki daya ga tarihin kasancewarsa Gwamna daya tilo da ya dauki ’yan Najeriya aiki a duk rarrabuwar kawuna ba tare da kabila, addini da yanki ba, don yin hidima a gwamnatinsa a matsayin Gwamnan Jihar Legas. In ji Independent.

sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp