fidelitybank

Tsaro zai inganta a Najeriya – Tinubu

Date:

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu, ya ƙara jaddada kudirin gwamnatinsa na kare rayuka da dukiyoyin ‘yan Najeriya.

Tinubu ya faɗi haka ne a cikin jawabin da ya yi wa al’ummar ƙasar na ranar murnar cikar ƙasar shekara 63 da samun yancin kai.

Ya ce za su kare rayukan ƴan ƙasar ne ta hanyar tabbatar da jami’an tsaro sun yi aiki tare da kuma tattara bayanan sirri.

Shugaban na Najeriya ya kuma ce an ɗora wa hafsoshin tsaro nauyin karfafa wa jami’ansu gwiwa wajen aiki tare.

“Ina jinjina tare da yaba wa jami’an tsaronmu kan yadda suke ba mu tsaro. Da yawa sun sadaukar da rayukansu don kare ƙasarmu. Muna tunawa da su a yau da kuma iyalansu.

Tinubu ya ce za a wadata sojoji da kayan aikin da ake buƙata domin su gudanar da ayyukansu yadda ya kamata.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp