fidelitybank

Tsaro: ‘Yan Najeriya ku hada kai domin kawo karshen ta’addanci

Date:

Mai martaba Sarkin Musulmai, Sultan Muhammad Sa’ad Abubakar na Uku, ya shawarci ‘yan Najeriya da su hada kai, domin kawo karshen ta’addanci a Najeriya.

Sultan ya furta hakan ne a taron majalisar hadin kan addinai ta (NIREC), ya ce ba lokaci ba ne da mabiya addinai musamman Musulmi da Kirista za su rinka zargin juna da yi wa juna barazana ba.

Mai martaba Sultan, ya nuna damuwa kan yadda kashe-kashe da sace-sacen jam’a ke ci gaba da kamari a Najeriya, amma kuma Musulmi da Kirista sun bige da nuna wa juna yatsa da yi wa juna barazana.

Ya kuma ce,”Dole ne mu daina zargin juna, kuma mu hada kai, domin mu yaki makiyan mu, idan na ce zan yi magana kan rashin tsaro a Arewa babu lokacin da za mu bar dakin taron nan”. A cewar Sultan.

Ya kara da cewa, “Yan kwanakin da suka wuce mun karanta a jaridu yadda aka kona matafiya a bas a Sokoto. Babu ranar da za ta zo ta wuce ba a kashe mutane a Arewa ba, musamman Arewa maso Yamma”.

Bugu da kari, Sultan Muhammad Sa’ad Abubakar ya bukaci shugabanni da sauran hukumomin tsaro su hada kai su kuma fahimci girman matsalar tare da magance ta. Inji BBC.

 

legit com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...
X whatsapp