fidelitybank

Tsaro: Masarautar Katsina ta kori babban dan majalisarta

Date:

Masarautar Katsina ta kori wani babban ɗan majalisar masarautar, Makaman Katsina Alh. Idris Sule kan zargin hannu wajen rashin zaman lafiya a yankinsa

A wata wasiƙa da fadar ta aike wa hakimin mai ɗauke da sa hannun Kauran Katsina Aminu Nuhu Abdulkadir ta ce an kori Makaman Katsina ne bayan da aka same shi da laifi kan zargin da mutanensa suke yi masa da hannu wajen kawo rashin zaman lafiya a yankinsa.

Masarautar ce ta bisa ga takardar da ta samu daga ofishin gwamantin jihar, wadda a cikin gwamnan jihar ya tabbatar da gaskiyar zarge-zargen da ake yi wa hakimin bayan ƙorafe-ƙorafen da ya samu.

”Dan haka Masarautar Katsina ta yanke shawarar sallamarka a matsayin Makaman Katsina”, kamar yadda wasikar ta nuna.

Korarren Makaman ya shiga cikin jerin masu riƙe da sarautun gargajiya a yankin arewa maso yammacin ƙasar da aka tuɓe musu rawani sakamakon alaƙa da ayyukan ‘yan bindiga, da rashin zaman lafiya a yankin

the nation newspaper 
today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp