fidelitybank

Tsaro: Gwamnatin Katsina ta rushe jami’an Sa Kai

Date:

Gwamnatin jihar Katsina ta haramta ayyukan kungiyar ‘Yan Sa Kai, Volunteer Group’ ta ‘yan banga, saboda mummunan ayyukan ta’addanci da ke kai ga kisan gilla kan wadanda ba su ji ba. ba su gani ba, da yawaitar sace-sace.

A wata sanarwa da mai baiwa gwamna shawara na musamman kan harkokin tsaro, Alhaji Ahmed Katsina ya fitar ta ce, dokar ta fara aiki ne nan take.

Haka kuma, gwamnatin jihar Katsina, ta amince da ayyukan kungiyar Vigilante ne kawai, wanda ke karkashin kulawa da lura da sa idon ‘yan sanda, sauran hukumomin tsaro da cibiyoyin gargajiya.

Sanarwar ta ce, daga yanzu: “Rundunar ‘yan sandan Najeriya da sauran jami’an tsaro za su yi maganin duk wani mutum ko gungun mutanen da aka samu suna bayyana kansu a matsayin ‘Yansakai ko wani irin suna mai kama da haka a jihar.” A cewar Alhaji Ahmed.

www.legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp