fidelitybank

Tsananin sanyi ya sanya ana kona riga don su ji dumi

Date:

Shugabannin al’umma na gargajiyar Amurka a Jihar South Dakota na neman tallafin gaggawa sakamakon dusar ƙanƙara da tsananin sanyi da suke fuskanta.

Shugaban ƙabilar Oglala Sioux Frank Star ya faɗa wa BBC cewa ƙanƙara ta lulluɓe gundumarsu ta Pine Ridge, abin da ya sa dukkan kayayyakinsu suka ƙare saboda ba shiga ba fita.

Ƙanƙara mai tudun inci 30 na sauka a yankin sannan guguwa ta tara dalar ƙanƙarar mai tudun ƙafa 12.

Anna Halverson, wakiliyar yankin unguwar Pass Creek a gundumar, ta faɗa wa mujallar Darsha Dodge Rapid City cewa “akwai dalar ƙanƙarar da ta kai tsawon gidaje, wani zubin kamar faɗin yadi 60 zuwa 70”.

Ta ƙara da cewa: “Mun ga inda mazauna gundumar ke ƙona tufafinsu a wuta don su ji ɗumi saboda ba su da itace.”

breaking news in nigeria today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...
X whatsapp