fidelitybank

Tsananin sanyi ya sanya ana kona riga don su ji dumi

Date:

Shugabannin al’umma na gargajiyar Amurka a Jihar South Dakota na neman tallafin gaggawa sakamakon dusar ƙanƙara da tsananin sanyi da suke fuskanta.

Shugaban ƙabilar Oglala Sioux Frank Star ya faɗa wa BBC cewa ƙanƙara ta lulluɓe gundumarsu ta Pine Ridge, abin da ya sa dukkan kayayyakinsu suka ƙare saboda ba shiga ba fita.

Ƙanƙara mai tudun inci 30 na sauka a yankin sannan guguwa ta tara dalar ƙanƙarar mai tudun ƙafa 12.

Anna Halverson, wakiliyar yankin unguwar Pass Creek a gundumar, ta faɗa wa mujallar Darsha Dodge Rapid City cewa “akwai dalar ƙanƙarar da ta kai tsawon gidaje, wani zubin kamar faɗin yadi 60 zuwa 70”.

Ta ƙara da cewa: “Mun ga inda mazauna gundumar ke ƙona tufafinsu a wuta don su ji ɗumi saboda ba su da itace.”

breaking news in nigeria today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp