fidelitybank

Tsananin sanyi ya hallaka mutane 124 a Afghanistan

Date:

Akalla mutum 124 sun rasa ransu sakamakon tsananin sanyi a Afghanistan a makonni biyu da suka gabata, a cewar jami’an Taliban.

Mai magana da yawun Ma’aikatar Agajin ƙasar , ya ce sama da dabbobi 70,000 ne kuma suka mutu a wani yanayi na tsananin sanyi da ba a ga irinsa ba cikin shekara goma.

Kungiyoyin bayar da agaji da dama sun dakatar da ayyukansu a baya-bayan nan bayan haramta wa matan ƙasar aiki da kungiyoyi masu zaman kansu da Taliban ta yi.

Wani minista a gwamnatin Taliban ya ce duk da samun waɗanda suka mutu, ba za a janye haramcin ba.

Muƙaddashin Ministan Agaji, Mullah Mohammad Abbas Akhund, ya faɗawa BBC cewa dutsar kankara ta mamaye yawancin yankuna a ƙasar, inda aka aike da jirage masu saukar ungulu don zuwa ceto mutane, sai dai, jiragen basa samun damar sauka a yankuna da ke da tsaunuka ba.

hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp