fidelitybank

Tsakani na da Abba shawara ce kadai za ta hada mu – Kwankwaso

Date:

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma wanda ya yi takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar NNPP, Sanat Rabi’u Kwankwaso, ya ce babu komai tsakaninsa da gwamnan jihar Kano Abba gida-gida sai bayar da shawara.

Ya bayyana hakan ne yayin tattaunawarsa da BBC, lokacin da yake mayar da martani kan tambayar da aka yi masa cewa shi yake juya akalar gwamnatin Abban.

Kwankwaso ya ce “ko ɗanka ba za ka je ka zauna ƙofar ofishinsa ba ka ce kai za ka riƙa fada masa abin da zai yi”.

Ya kuma ce ya zuwa yanzu babu wata yarjejeniya tsakaninsa da gwamnatin tarayya kamar yadda ake yaɗawa.

Kazalika ya bayar da martani kan adawat da take tsakaninsa da Shugaban jam’iyyar APC na ƙasa kuma tsohon gwamnan jihar ta Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje, inda ya ce duk abubuwan da ke tsakaninu “ban taba yin wani abu domin cutar da Ganduje ba, amma komai mutum ya shuka shi zai girba” in ji Kwankwaso

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp