fidelitybank

Tsagin Shekarau ya yi fatali da sulhun APC

Date:

Tsagin Sanata Ibrahim Shekarau a jihar Kano, ya yi fatali da yunkurin sulhun da uwar jam’iyyar APC ke kokarin musu da tsagin Ganduje.

Shekarau ya zargi uwar jam’iyyar da rashin adalci a yayin sulhun, ya ce, hakan bai dace ba. A cewar Shekarau, sun fara ganin takardar sanarwar sulhun da za a yi ne a kafafen sada zumunta tun kafin ta iske su.

A wata tattaunawa da BBC ta yi bayan fitar sanarwar uwar jam’iyyar, Sanata Shekarau ya ce sun yi fatali da sanarwar kuma ba su aminta da ita ba.

Shekarau ya kara da cewa, a sanarwar jam’iyyar, ba ta yi magana kan matsayar da bangarorin 2 suka cimma ba, kuma jam’iyya ba ta fadi komai da bangarorin suka bukata ba.

Shekarau ya ce, abu na 2 kafin fitar takardar, an kai wa Ganduje takardar kafin a kai masa wanda hakan bai dace ba. Ya kara da cewa, takardar ta shiga duniya inda a ka ganta a kafafen sada zumunta kafin a kawo masa.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp