fidelitybank

Tsadar man jirgin sama: Wasu kamfanin jiragen sama sun dakatar da zirga-zirga a Najeriya

Date:

Kamfanonin jiragen sama na Najeriya sun ce sun dakatar da ayyukansu saboda karancin man fetur.

A ranar Laraba, Air Peace, Dana Air, Ibom Air, Aero Contractors, da sauran kamfanonin jiragen sama sun ba da sanarwar kawo cikas a jadawalin zirga-zirgar jiragen sama, sakamakon matsalar man fetur da ta addabi al’ummar kasar.

“Abin takaici, karancin man fetur ya fara yin tasiri sosai a ayyukanmu saboda da alama za mu fuskanci matsalar tashin jirage a yau da kuma kwanaki masu zuwa har sai lamarin ya lafa,” in ji sanarwar da Air Peace.

“Rikicin man fetur na jiragen sama na daukar sabon salo kuma ya ci gaba da shafar ayyukanmu.”

Ibom Air ya yi bayanin cewa,“Ayyukansa sun gamu da wani yanayi a yau inda ba a samun karancin man jiragen sama, sabili da haka babu shi a kusan dukkan wuraren da jirgin ya nufa.”

“Ba mu da wata alamar lokacin da za a warware matsalar. Duk da haka, muna aiki tare da takwarorinmu na kamfanonin jiragen sama da masu samar da mai don samun mafita,” sanarwar ta Ibom Air ta bayyana. A cewar rahoton OSG.

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp