fidelitybank

Tsadar Mai: Kungiyar masu Burodi ta kasa za su tsunduma yajin aiki

Date:

Kungiyar kwararrun masu yin burodi ta kasa, ta yi barazanar rufe gidajen burodi, sakamakon karin farashin man dizal a ‘yan kwanakin da suka gabata.

A wani taron manema labarai jiya a Owerri, babban birnin jihar, shugaban kungiyar na jihar, Cif Osmond Nkeoma, ya ce, idan ba a yi wani abu na shawo kan hauhawar farashin biredi ba, to ba za a sake samun sauki ga talaka ba.

Ya kara da cewa farashin man Dizal, man kayan lambu da sukari ya wuce gona da iri da masu yin burodin za su iya samu. “Muna matukar damuwa game da karuwar farashin dizal, man kayan lambu da sukari, wadanda ke da mahimmanci wajen samar da burodi.

“A na sayar da Diesel akan Naira 600 zuwa sama da kowace lita, sukari an barwa Dangote ne kawai ya ke nomawa, ba ma ganin wasu kamfanoni kamar BUA, yanzu buhun sukari da muke saye kan Naira 20,500 yanzu ana sayar da shi kan Naira 25,000. , Man kayan lambu da muke sayan N26,000 yanzu ana sayar da shi kan N35,000,” Nkeoma ta koka.

sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp