fidelitybank

Trump zai rattaɓa hannu a kan wasu dokoki

Date:

Donald Trump ya shaida wa magoya bayansa cewa zai rattaba hannu kan wasu jerin umarni na zartarwa a ranarsa ta farko a matsayin shugaban Amurka.

Daga cikin matakan da ya ce zai akwai waɗanda za su shafi shige da fice ba bisa ƙa’ida ba, da daƙile ƙa’idojin muhalli da kuma kawar da manufofin bambance-bambance daga aikin soja.

A lokacin da yake jawabi ga ɗimbin magoya bayansa, a wani gangami a birnin Washington a jajibirin rantsar da shi karo na biyu, Mista Trump ya kuma yaba da yarjejeniyar tsagaita wutar da aka cimma a Gaza, yana mai cewa hakan ta faru ne kawai albarkacin nasararsa.

Shi ma hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya hau duro ya yi jawabi a taƙaice yana mai cewa martaba da buwayar Amurka na daf da dawowa a idon duniya.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hogan ya mutu bisa cutar gazawar koda

An bayyana cikakkun bayanai game da mutuwar ɗan wasan...

Sojoji sun kashe rikaken dan Bindiga Dan Dari Biyar a Sokoto

Dakarun Operation FANSAR YANMA sun yi nasarar fatattakar wani...

An kashe utane 30 a yakin Thailand da Cambodia

An shiga kwana na uku na faɗan kan iyaka...

Ba mu ƙayyade shekarun shiga ƙaramar sakandare JSS1 – Ma’aikatar Ilimi

Ma'aikatar Ilimi a Najeriya ta musanta rahoton da wasu...

Ido da Ido na ga yadda Sojojin Isra’ila ke kashe Falasdinawa – Tsohon Sojin Amurka

Wani tsohon sojan Amurk ya ce, ya ga yadda...

‘Yan majalisar Birtaniya 220 na neman ƙasar ta amice da ƙasar Falasɗinu

'Yan majalisar Birtaniya 220 sun nemi gwamnatin ƙasar ta...

Buhari yaki karbar kyautar Agogon lu’u-lu’u da jirgin sama – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban Najeriya Muhammad Buhari,...

An kama wanda ya kashe tsohuwar Matarsa a Jigawa

Ƴansandan Jihar Jigawa sun ce, sun kama wani mutum...

Fadar shugaban kasa ta mayar da martani kan Kwankwaso

Fadar shugaban kasa, ta mayar wa tsohon gwamnan Kano...

Barau FC ta naɗa Ladan Bosso sabon kocinta

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Barau FC ta sanar da...

Am fara dawo da ‘yan Najeriya daga Afrika ta Tsakiya

Hukumomi a Najeriya sun ce, sun fara ƙoƙarin mayar...

G-Fresh da Hamisu Breaker sun samu gurbi kurkuku bayan sun watsa Naira

Babbar kotun tarayya da ke jihar Kano ɗaure shahararrun...
X whatsapp