fidelitybank

Trump zai rattaɓa hannu a kan wasu dokoki

Date:

Donald Trump ya shaida wa magoya bayansa cewa zai rattaba hannu kan wasu jerin umarni na zartarwa a ranarsa ta farko a matsayin shugaban Amurka.

Daga cikin matakan da ya ce zai akwai waɗanda za su shafi shige da fice ba bisa ƙa’ida ba, da daƙile ƙa’idojin muhalli da kuma kawar da manufofin bambance-bambance daga aikin soja.

A lokacin da yake jawabi ga ɗimbin magoya bayansa, a wani gangami a birnin Washington a jajibirin rantsar da shi karo na biyu, Mista Trump ya kuma yaba da yarjejeniyar tsagaita wutar da aka cimma a Gaza, yana mai cewa hakan ta faru ne kawai albarkacin nasararsa.

Shi ma hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya hau duro ya yi jawabi a taƙaice yana mai cewa martaba da buwayar Amurka na daf da dawowa a idon duniya.

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp