fidelitybank

Trump zai rattaɓa hannu a kan wasu dokoki

Date:

Donald Trump ya shaida wa magoya bayansa cewa zai rattaba hannu kan wasu jerin umarni na zartarwa a ranarsa ta farko a matsayin shugaban Amurka.

Daga cikin matakan da ya ce zai akwai waɗanda za su shafi shige da fice ba bisa ƙa’ida ba, da daƙile ƙa’idojin muhalli da kuma kawar da manufofin bambance-bambance daga aikin soja.

A lokacin da yake jawabi ga ɗimbin magoya bayansa, a wani gangami a birnin Washington a jajibirin rantsar da shi karo na biyu, Mista Trump ya kuma yaba da yarjejeniyar tsagaita wutar da aka cimma a Gaza, yana mai cewa hakan ta faru ne kawai albarkacin nasararsa.

Shi ma hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya hau duro ya yi jawabi a taƙaice yana mai cewa martaba da buwayar Amurka na daf da dawowa a idon duniya.

nhgsfp

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp