fidelitybank

Trump ya zubar da kimar Amurka a idon duniya – Demokrats

Date:

Rasha ta bayyana jin daɗinta kan cacar-bakin da aka yi tsakanin shugaban Amurka da shugaban Ukraine a fadar gwamnatin Amurka.

A jiya Juma’a ne cacar-baki ta kaure a tsakanin shugabannin biyu bayan Shugaban Ukraine Zelensky ya je ofishin shugaban Amurka domin tattaunawa yiwuwar tsagaita wuta a yaƙin ƙasarsa da Rasha.

Trump ya shaida wa Zelensky cewa ya cimma yarjejeniya da Rasha ko “mu rabu da kai”.

Tsohuwar mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen Rasha Maria Zakhrova ta ce shugaba Trump ya nuna dattako da bai kai wa mista Zelensky bugu ba.

A nasa ɓangaren, kwamandan sojojin Ukraine ya ce dakarunsa suna goyon bayan duk wani mataki da Zelensky ya ɗauka.

Sai dai su kuma ƴan Jam’iyar Hamayya ta Democrat a Amurka sun ce Trump ya zubar da ƙimar ƙasar a idon duniya.

punch newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp