fidelitybank

Trump ya yi nasara a kotun Amurka

Date:

Kotun ƙolin Amurka ta garƙame ƙofar duk wani yunƙuri na Colorado na cire sunan Donald Trump a cikin takardun kada ƙuri’a na zaɓen fidda gwani na ƴantakarar shugaban ƙasa.

Haka kuma hukunci ya sahfi sauran jihohin da ke da aniyar ɗaukar irin wannan mataki, ko duk wani yunƙuri da haramta masa takara.

Hukuncin kotun ya ce majalisar dokokin ƙasar ce kalai ke da alhakin cire sunan tsohon shugaban a kan takardar kada ƙuri’a kamar yadda kundin tsarin mulkin ƙasar da aka yi wa garambawul na 14 ya tanada.

Mista Trump ya yi maraba da hukuncin da kotun ta yanke a ranar Litinin, yana mai cewa:”wannan kyakkyawar rana ce ga Amurka.”

Hakan babbar nasara ce ga Donald Trump, amma hukuncin ya zo ne a makon da ya ke da shari’o’in zargin aikata laifuka.

Kotun kolin ta yi watsi ne da hukuncin da babbar kotun Colarado ta yanke na hana Trump tsayawa takara saboda goyon bayan harin da magoya bayansa suka kai majalisar dokokin Amurka a shekarar 2021.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp