fidelitybank

Trump ya yi magana da Zalensky a kan rikicin su da Rasha

Date:

Dan takarar shugabancin Amurka na jam’iyyar Republican Donald Trump ya ce ya yi magana ta wayar tarho da shugaban Ukraine, Volodymyr Zelensky.

Ya sha alwashin kawo karshen yakin Ukraine da Rasha idan aka zabe shi.

A wani sako da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta, Truth, Mista Trump ya ce zai hada bangarorin biyu, domin su sasanta junansu.

Mista Zelensky ya tabbatar da kiran ne a wani sako da ya wallafa a dandalin sada zumunta na X da aka fi sani da Twitter.

Ya ce ya amince ya gana da Mista Trump da kuma tattauna matakan da suka wajaba don tabbatar da dauwamammen zaman lafiya a Ukraine.

Abokan Ukraine dai na fargabar idan aka zabi Trump a watan Nuwamba, zai tilastawa Ukriane amincewa da yarjejeniyar da za ta kasance dai dai da shan kaye a hannun Rasha.

www.nigeriannewspapers.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp