fidelitybank

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Date:

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da wasu jiragen ƙarƙashin teku masu ɗauke da makaman nukilliya guda biyu kusa da Rasha, a matsayin martani ga abin da ya kira “wauta da tsokana” kan kalaman da tsohon shugaban Rasha, Dmitry Medvedev ya yi.

Mutanen biyu sun jima suna sukar juna kai-tsaye a shafukan sada zumunta.

A saƙon da ya wallafa na baya-bayanan, Mista Medvedev ya ce barazanar da Amurka ke musu na tsaurara takunkumai saboda yaƙin Rasha da Ukraine takalar gagarumin yaƙi take yi.

Sai dai wakilin BBC ya ce, shugaba Trump na kaffa-kaffa wajen bayyana ko hakan na nufin zai yi amfani da makaman nukilliya.

A ranar Juma’a shugaba Putin ya nuna cewa babu wani abu da ya sauya kan sharuɗan na zaman lafiya da Ukraine.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp