fidelitybank

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Date:

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da wasu jiragen ƙarƙashin teku masu ɗauke da makaman nukilliya guda biyu kusa da Rasha, a matsayin martani ga abin da ya kira “wauta da tsokana” kan kalaman da tsohon shugaban Rasha, Dmitry Medvedev ya yi.

Mutanen biyu sun jima suna sukar juna kai-tsaye a shafukan sada zumunta.

A saƙon da ya wallafa na baya-bayanan, Mista Medvedev ya ce barazanar da Amurka ke musu na tsaurara takunkumai saboda yaƙin Rasha da Ukraine takalar gagarumin yaƙi take yi.

Sai dai wakilin BBC ya ce, shugaba Trump na kaffa-kaffa wajen bayyana ko hakan na nufin zai yi amfani da makaman nukilliya.

A ranar Juma’a shugaba Putin ya nuna cewa babu wani abu da ya sauya kan sharuɗan na zaman lafiya da Ukraine.

nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp