fidelitybank

Trump ya soƙi baƙin haure da yunƙurin ƙwace ikon birnin Ohio

Date:

Ɗan takarar shugaban Amurka na jam’iyyar Repblican, Donald Trump ya cigaba da sukar da yake yi a kan birnin Springfield na Ohio, tare maimata zarginsa cewa baƙin-haure sun karɓe ikon harkokin birnin.

Tsohon shugaban ƙasar ya soma irin waɗannan zarge-zarge ne tun lokacin da ya yi iƙirarin a lokacin muhawarar da ya tafka da Kamala Harris cewa baƙi ‘yan Haiti na cinye karnuka da kyanwoyin mutane

Magajin garin ya buƙaci Mista Trump ya daina irin waɗannan kalamai.

Robert Rue ya shaida wa BBC cewa kalaman Trump sun tilasta kashe ƙarin kuɗaɗe wajen tabbatar da tsaro saboda barazanar harin bam da ya biyo baya.

Wannan yanayi a yanzu ya tilasta rufe makarantu da gine-ginen gwamnati.

latest nigeria newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp