fidelitybank

Trump ya saka wa Najeriya harajin kashi 14

Date:

Shugaban Amurka Donald Trump ya ƙaƙaba wa Najeriya sabon harajin kashi 14.

Trump ya sanar da haka ne a ranar Laraba, inda ya ce daga yanzu za a caji kashi 14 kan duk kayayyakin Najeriya da za su shiga ƙasar.

Sai dai mutane na ganin cewa watakila sabon harajin na Amurka ya shafi dangantakar ƙasashen biyu.

A cewar gwamnatin Trump, Najeriya ita ma ta saka wa kayayyakin Amurka da za su shiga ƙasar harajin kashi 27, inda ta ce abin bai yi wa kasuwancin Amurka kyau ba.

Ana ganin cewa mai yiwuwa hakan ne ya sa Amurkar ita ma ta saka harajin ramako ga Najeriya.

“Mun ƙaƙaba sabon harajin ga ƙasashen da ba sa yi mana daidai,” in ji Trump.

Kenya da Ghana da Ethiopia da Uganda da Senegal da kuma Laberiya na cikin ƙasashen da za su biya harajin da ya kai kashi 10.

tribune newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp