fidelitybank

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

Date:

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar da cewa shugaba Donald Trump na fama da rashin lafiya a jijiyoyinsa na ƙafa da ke haddasa jiyoyin gaza aikewa da jini zuwa zuciya, abin da ke sa jini ya taru a ƙafar ta kuma kumbura.

A yayin taron manema labarai da aka saba yi, sakataren watsa labaran fadar ta White House ya ce mista Trump mai shekaru 79 ya fahimci kumburi a ƙafafunsa abin da ya sa likitansa yin nazari kuma ya gano cewa cutar ɗaukar jini zuciya da jiyoyin ƙafafun suka gaza ce.

Hotunan baya-bayan nan sun nuna yadda aka ga Trump da ɗaure-ɗaure a bayan hannunsa. Fadar White House ta ce ɗaure-ɗauren da aka gani a bayan hannun shugaban ba su da alaƙa da cutar gaza kai jini zuciya da jiyoyin nasa ke fuskanta, inda fadar ta ce hakan ya faru ne sakamakon yawon gaisawa da jama’a.

sani ahmad

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...

Tarayyar Turai tamince da ƙaƙaba wa Rasha sabbin takunkumai

Ƙungiyar Tarayyar Turai ta amince da ƙaƙaba wa Rasha...

Gwamnan Filato ya zargi Jami’ai da kin kama ‘yan bindiga

Gwamnatin jihar Filato ta zargi jami'an sojojin ƙasar da...

Za a yi wa Buhari addu’a a Abuja

Gwamnatin Tarayya za ta jagoranci gudanar da taron addu'o'i...

Buhari ya ban umarni na kula da Talakawan Najeriya – Peter Obi

Jagorar jam'iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya ce,...

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...
X whatsapp