fidelitybank

Trump ya kaddamar da takararsa a Amurka

Date:

Tsohon shugaban Amurka, Donald Trump, ya soma gangamin neman sake darewa mulkin ƙasar a zaɓen 2024.

A lokacin wani jawabi a taron shekara-shekara na Republican a New Hampshire, Mista Trump ya zargi gwamnatin Biden da jefa Amurka cikin tasku, yana mai cewa hakan yafi kowa bakanta masa rai da kuma zaburar da shi.

Ya caccaki Mista Biden kan yada yake tunkarar matsalolin baƙin-haure ta iyakar Mexico, yana mai cewa idan ya sake zama shugaba, zai sake dawo da dokokinsa na tsaro a kan iyakoki cikin sa’o’i.

Ya ce zaben 2024 dama ce ta ceto ƙasarmu, kuma muna buƙatar shugaba da zai aiwatar da hakan a ranar sa ta farko.

Mista Trump zuwa yanzu shi kadai ne ya fito ya bayyana aniyarsa ta sake neman kujerar shugaban kasa a badi, koda yake akwai tsoshon gwamnan Florida, Ron DeSantis, da tsohon mataimakin shugaban kasa, Mike Pense da kuma tsohuwar gwamna a South Carolina, Nikki Haley da ake ganin duk za su shiga wannan takara.

nnn hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp