fidelitybank

Trump ya kaddamar da takararsa a Amurka

Date:

Tsohon shugaban Amurka, Donald Trump, ya soma gangamin neman sake darewa mulkin ƙasar a zaɓen 2024.

A lokacin wani jawabi a taron shekara-shekara na Republican a New Hampshire, Mista Trump ya zargi gwamnatin Biden da jefa Amurka cikin tasku, yana mai cewa hakan yafi kowa bakanta masa rai da kuma zaburar da shi.

Ya caccaki Mista Biden kan yada yake tunkarar matsalolin baƙin-haure ta iyakar Mexico, yana mai cewa idan ya sake zama shugaba, zai sake dawo da dokokinsa na tsaro a kan iyakoki cikin sa’o’i.

Ya ce zaben 2024 dama ce ta ceto ƙasarmu, kuma muna buƙatar shugaba da zai aiwatar da hakan a ranar sa ta farko.

Mista Trump zuwa yanzu shi kadai ne ya fito ya bayyana aniyarsa ta sake neman kujerar shugaban kasa a badi, koda yake akwai tsoshon gwamnan Florida, Ron DeSantis, da tsohon mataimakin shugaban kasa, Mike Pense da kuma tsohuwar gwamna a South Carolina, Nikki Haley da ake ganin duk za su shiga wannan takara.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp