fidelitybank

Trump ya janye kudurinsa na janye hannun Amurka daga hukumar mu – WHO

Date:

Hukumar lafiya ta duniya WHO, ta yi kira ga Amurka da ta janye ƙudurinta da ficewa daga cikin harkokin hukumar.

Hukumar ta bayyana haka ne a wani rubutu da ta wallafa a shafinta na X, inda ta ce tana taka rawa wajen inganta lafiya da tsaron al’umma, ciki har da Amurka.

“Ta hanyar gano musabbabin cututtuka da inganta asibitoci da ganowa tare da kiyaye aukuwa ko yaɗuwar cututtuka ciki har da annoba.”

Sanarwar ta ƙara da cewa Amurka na cikin ƙasashen da suka assasa hukumar a shekarar 1948, kuma tun a lokacin take taimaka wa ayyukan ƙungiyar tare da sauran mambobin hukumar guda 193.

A sama da shekara 70 da hukumar ke aiki, WHO da Amurka sun ceci rayuka da dama da ba za a iya ƙididdigewa ba, sannan ta kare yaɗuwar cututtuka da dama a ƙasashen duniya ciki har da Amurka.

“Ta hanyar wannan haɗakar, muka yaƙi cutar smallpox, sannan muna gab da yaƙar polio. Wannan ya sa muke fata Amurka za ta sake tunani, tare da janye ƙudurinta na ficewa daga hukumar ta lafiya domin kula da lafiyar miliyoyin mutane a duniya.”

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp