fidelitybank

Trump ya fara zuwa wajen taron rantsar da shi

Date:

Donald Trump ya fara halartar shagulgulan murnar rantsar da shi da za a yi a matsayin shugaban ƙasar Amurka karo na biyu a gobe Litinin.

Za a hallara wajen walimar cin abinci da wajen wasa da wuta da kuma wajen wasan ƙwallon sanda domin bikin.

A jiya Asabar dubban mutane suka yi tattaki a titunan babban birnin kasar, Washington domin nuna damuwarsu kan makomar ƴancin haihuwa da kuma walwalar baƙi a ƙasar.

Za a gudanar da bikin rantsar da shugaban ne a zaure ba a fili ba kamar yadda aka saba saboda tsananin sanyin da ake fama da shi a Washington.

Rabon da a rantsar da wani shugaban Amurka a zaure tun Ronald Reagan a 1985, shi ma a lokacin saboda tsananin sanyi.

Trump wanda ya kasance shugaban Amurka na 45 zai sake hawa kan kujerar mulkin a matsayin shugaba na 47 bayan Joe Biden wanda ya katse masa hanzari a neman zarcewarsa karo na biyu a jere.

vanguardnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya baiwa ‘yan wasan kwallon kwando dala dubu 100 da filaye a Abuja

Gwamnatin Tarayya ta karrama kungiyar kwallon kwando ta mata...

‘Yan siyasa na kara matsin lamba Jonathan ya fito takara a 2027 – Bashir

Tsohon mai taimaka wa tsohon shugaban kasa kan harkokin...

Gwamnati ta karbi tawagar ‘yan wasan kwallon kwando D’Tigress

Tawagar ƴan wasan ƙwallon kwando mata ta Najeriya ta...

Na ki marawa Atiku baya ne saboda juyin yankin Kudu ne – Wike

Ministan babban birnin tarayya (FCT), Nyesom Wike, a wata...

An saki sakamakon jarabawar WASSCE

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma ta fitar da...

Sojojin Isra’ila sun kashe Falasdinawa wajen karbar abinci

Rahotanni daga Gaza na cewa sojojin Isra'ila sun sake...

Ambaliya ya shanye jihohin Bauchi da Filato da kuma Neja

Ambaliya ta cinye gonaki da gidaje da makarantu da...

Najeriya ta lashe gasar kwallon kwandon Afrika

Tawagar ƴan wasan kwando na matan Najeriya ta lashe...

Obi ba zai iya lashe zabe a yankin Arewa ba – Keyamo

Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo, ya ce ɗaya...

Iya wa’adi daya ya ishe ni a mulkin Najeriya – Peter Obi

Tsohon ɗan takarar shugabancin Najeriya a jam'iyyar Labour, Peter...

Luis Diaz ya zaba wa kansa makoma da ya bar Liverpool – James

Kyaftin din Colombia, James Rodríguez, ya dage cewa dan...

Ka fito ka baiwa Matawalle hakuri ko ka fuskanci fushin kotu – Shinkafi

Wani mai fafutukar kare hakkin bil’adama, Dakta Suleiman Shuaibu...
X whatsapp