fidelitybank

Trump ya caccaki Biden a kan wajen da ya zauna a jana’aizar Sarauniya

Date:

Tsohon shugaban kasar Amurka Donald Trump, ya caccaki magajinsa Joe Biden kan kujerar da aka ba shi a zaman da ya yi a jana’izar Sarauniya Elizabeth ta biyu.

An yi jana’izar marigayiyar shugabar Burtaniya da na Commonwealth a ranar Litinin a gidan ajiyar kaya na Royal Vault da ke Windsor Castle.

Trump ya yi ba’a game da matsayin Biden a cikin jerie na 14 da ya zauna a Jana’izar a Westminster Abbey.

Trump ya ce da ya na kan karagar mulki da ba zai faru ba hakan.

Babban hamshakin dan kasuwa mai shekaru 76 da haifuwa yayi tsokaci akan dandalinsa na zamani tare da hoton shugaban kasar Amurka.

“Wannan shi ne abin da ya faru da Amurka a cikin ‘yan shekaru biyu kawai. Babu girmamawa! Duk da haka, lokaci ne mai kyau ga shugabanmu ya san shugabannin wasu Æ™asashen duniya na uku.

“Idan ni ne shugaban kasa, da ba za su dawo da ni can ba – kuma kasarmu za ta bambanta da yadda take a yanzu!” ya rubuta.

leadership news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp