fidelitybank

Trump rana za ta riga ka faɗuwa – Biden

Date:

Shugaba Biden ya kara zage dantse wajen sukar tsohon shugaban Amurka Donald Trump da ake sa ran zai yi wa jam’iyyar Republican takara a zaben shugaban kasar da ke tafe.

A yayin da yake yunƙurin sake farfado da yakin neman zabensa a wani gangami a Detroit, Mista Biden ya kira Trump a matsayin wanda ya riga rana faduwa.

Da dama na kallon kalaman na sa a matsayin wani ƙi faɗi, da kuma son nuna yana nan da ƙarfinsa yayin da ƴan jam’iyyarsa ke ta kiran ya koma gefe ya haƙura da takara.

Ya fito ƙarara ya shaida wa masu irin wannan kira cewa babu inda zai je.

Ya ce ‘’nine ɗan takarar jam’iyyar Democrat, kuma mutum na farko a tarihi a Democrat da Republican da ya taɓa kayar da Donald Trump.’’

Yana magana ne kwana guda bayan da wani babban ƙusa a jam’iyyar ta Democrat a majalisar wakilan ƙasar Jim Clybur, ya buƙaci masu irin wannan kira su mayar da wuƙarsu cikin kube.

daily post newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp