fidelitybank

Trump da Putin za su gana tsawon sa’o’i biyu

Date:

Shugaban Amurka, Donald Trump, da takwaransa na Rasha, Vladimir Putin, za su yi ganawar sa’o’i biyu daga karfe 9 na safe.

Kakakin Kremlin Dimtry Peskov ya sanar da hakan a ranar Talata.

A cewar kamfanin dillancin labaran kasar Rasha RIA, Peskov ya ce shugabannin biyu za su tattauna kan Ukraine da kuma “kara daidaita alakar kasashen biyu”.

Ya bayyana cewa tattaunawar da ta gabata tsakanin Shugaba Trump da Putin na nufin “akwai wata fahimta”.

Jaridar DAILY POST ta bayar da rahoton cewa, shugaban kasar Amurka na kokarin kulla yarjejeniyar tsagaita bude wuta na kwanaki 30 a yakin da Rasha ke yi da Ukraine.

Shugaba Trump ya yi imanin cewa tsagaita bude wuta na kwanaki 30 za ta kasance kofar cimma yarjejeniyar zaman lafiya ta dindindin a kasashen biyu da ke gaba da juna.

Shugaba Putin ya bayyana wani kyakkyawan fata amma ya ce Rasha na da tambayoyin da ba a amsa ba.

Sai dai Ukraine ta amince da kudurin tsagaita bude wuta a taronta da Amurka a Saudiyya amma kuma ta nuna shakku kan hakikanin manufar Rasha.

daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp