fidelitybank

Tottenham ta shiga zawarcin Mbappe bayan Kane ya juya wa ƙungiyar baya

Date:

Kungiyar Tottenham Hotspur, ta shiga zawarcin Kylian Mbappe daga Paris Saint-Germain.

Spurs na kallon Bafaranshen a matsayin wanda zai maye gurbin Harry Kane, wanda rahotanni suka ce, yana neman gida a Munich gabanin yuwuwar komawa Bayern.

A cewar Marca, Tottenham ce kungiya ta baya-bayan nan da ta nuna sha’awarta ta siyan Mbappe bayan da PSG ta bayyana siyar da shi.

Kungiyar ta Premier tana fatan za su iya samun ɗan wasan, kuma suna shirin tattaunawa da kulob din Ligue 1 da tawagar dan wasan.

Tottenham, duk da haka, dole ne ta yi yaƙi da Chelsea, Manchester United, Real Madrid da Saudi Arabiya don siyan dan wasan mai shekaru 24.

Shugaban PSG Nasser Al-Khelaifi ya amince cewa ba za su bar dan wasan ya tafi kyauta ba amma a shirye suke su ci gaba da rike shi, muddin ya kulla sabuwar yarjejeniya.

vgn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp