fidelitybank

Tottenham da Liverpool: Robertson ya yi sa’a da ya ci gaba da tafiya – Alkalin Wasa

Date:

Tsohon alkalin gasar Premier, Mark Clattenburg ya soki alkalancin wasan da Tottenham ta buga da Liverpool a ranar Lahadi, ya na mai cewa Andy Robertson ya yi sa’a da ya ci gaba da tafiya.

Harry Kane ya yi wa Robertson wata keta mai karfin gaske wanda ya tsallake rijiya da baya.

Alkalin wasa Paul Tierney ya ba da katin gargadi ne kawai sannan kuma a ka nuna wa Robertson jan kati kai tsaye kan laifin da ya yi wa Emerson Royal wanda VAR ta sake duba shi.

Clattenburg ya ce “Ina ganin ketar d Kane ya yi ta fi na Robertson muni.”

“Idan ba ku yarda cewa wannan kuskure ne bayyananne ba game da Kane, ba ku yin aikin ku daidai.

“Ina jin mu a matsayinmu na alkalan wasa wani lokaci muna da laifin sanin dokokin wasan, amma ba mu fahimci wasan ba.

“VAR ba zai iya samun wannan kuskure ba, alkalan wasa na iya sanin komai, saboda su na kallo.

“Idan har su na cewa sai an dasa kafarsa, wanda hakan wata sabuwa ce a gare ni, idan kafar ta yi tsayi, ’yan kwalliya su na nunawa, ba ta da hankali, ya yi ihuhu, a gare ni, ya jefa lafiyar abokin hamayyarsa cikin hadari.

“Robbo ya yi sa’a a yau ya na ci gaba da tafiya, ya kamata mu kara fahimtar ‘yan wasan kwallon kafa, saboda ba zai bar kafarsa a can ba, me zai hana”. inji Clattenburg.

Clattenburg, wanda ya shafe shekaru 13 a matsayin alkalin wasa na gasar Premier daga 2004 zuwa 2017, yanzu ya zama shugaban alkalanci a kasar Girka.

nnn hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...
X whatsapp