fidelitybank

Tottenham da Liverpool: Robertson ya yi sa’a da ya ci gaba da tafiya – Alkalin Wasa

Date:

Tsohon alkalin gasar Premier, Mark Clattenburg ya soki alkalancin wasan da Tottenham ta buga da Liverpool a ranar Lahadi, ya na mai cewa Andy Robertson ya yi sa’a da ya ci gaba da tafiya.

Harry Kane ya yi wa Robertson wata keta mai karfin gaske wanda ya tsallake rijiya da baya.

Alkalin wasa Paul Tierney ya ba da katin gargadi ne kawai sannan kuma a ka nuna wa Robertson jan kati kai tsaye kan laifin da ya yi wa Emerson Royal wanda VAR ta sake duba shi.

Clattenburg ya ce “Ina ganin ketar d Kane ya yi ta fi na Robertson muni.”

“Idan ba ku yarda cewa wannan kuskure ne bayyananne ba game da Kane, ba ku yin aikin ku daidai.

“Ina jin mu a matsayinmu na alkalan wasa wani lokaci muna da laifin sanin dokokin wasan, amma ba mu fahimci wasan ba.

“VAR ba zai iya samun wannan kuskure ba, alkalan wasa na iya sanin komai, saboda su na kallo.

“Idan har su na cewa sai an dasa kafarsa, wanda hakan wata sabuwa ce a gare ni, idan kafar ta yi tsayi, ’yan kwalliya su na nunawa, ba ta da hankali, ya yi ihuhu, a gare ni, ya jefa lafiyar abokin hamayyarsa cikin hadari.

“Robbo ya yi sa’a a yau ya na ci gaba da tafiya, ya kamata mu kara fahimtar ‘yan wasan kwallon kafa, saboda ba zai bar kafarsa a can ba, me zai hana”. inji Clattenburg.

Clattenburg, wanda ya shafe shekaru 13 a matsayin alkalin wasa na gasar Premier daga 2004 zuwa 2017, yanzu ya zama shugaban alkalanci a kasar Girka.

dailypostnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

Arziƙin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...
X whatsapp