fidelitybank

Tirƙashi: Ƴan bindiga sun sace Kwamishina yaɗa labaran jihar Binuwai

Date:

Gwamnatin jihar Benue ta tabbatar da sace kwamishinan yaɗa labarai da al’adu da yawon shaƙatawa, Matthew Abo da kuma tsohon shugaban karamar hukumar Ukum, Iorwashima Erukaa.

Babban Sakataren yaɗa labarai na gwamnan jihar, Tersoo Kula, a wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin, ya ce wasu ‘yan bindiga ne suka yi garkuwa da Abo a gidansa da ke Sankara da misalin karfe takwas na daren Lahadi, yayin da aka yi garkuwa da Erukaa a ranar Asabar.

“Ƴan bingidar da suka yi garkuwa da mutanen biyun da har yanzu ba a san inda suke ba, sun tuntubi iyalan Erukaa amma har yanzu ba su tuntubi dangin Abo ba,” in ji sanarwar.

“Gwamnan wanda ya bayyana lamarin a matsayin abin Allah-wadai kuma abin da ba za a amince da shi ba, tuni ya umarci hukumomin tsaro da su fara aiki nan take domin ganin an sako mutanen biyu cikin koshin lafiya.”

Gwamnan ya kuma yi kira ga al’ummar jihar da su kwantar da hankalinsu, domin gwamnatinsa za ta yi duk mai yiwuwa domin ganin jihar ta kasance mai aminci ga kowa.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hogan ya mutu bisa cutar gazawar koda

An bayyana cikakkun bayanai game da mutuwar ɗan wasan...

Sojoji sun kashe rikaken dan Bindiga Dan Dari Biyar a Sokoto

Dakarun Operation FANSAR YANMA sun yi nasarar fatattakar wani...

An kashe utane 30 a yakin Thailand da Cambodia

An shiga kwana na uku na faɗan kan iyaka...

Ba mu ƙayyade shekarun shiga ƙaramar sakandare JSS1 – Ma’aikatar Ilimi

Ma'aikatar Ilimi a Najeriya ta musanta rahoton da wasu...

Ido da Ido na ga yadda Sojojin Isra’ila ke kashe Falasdinawa – Tsohon Sojin Amurka

Wani tsohon sojan Amurk ya ce, ya ga yadda...

‘Yan majalisar Birtaniya 220 na neman ƙasar ta amice da ƙasar Falasɗinu

'Yan majalisar Birtaniya 220 sun nemi gwamnatin ƙasar ta...

Buhari yaki karbar kyautar Agogon lu’u-lu’u da jirgin sama – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban Najeriya Muhammad Buhari,...

An kama wanda ya kashe tsohuwar Matarsa a Jigawa

Ƴansandan Jihar Jigawa sun ce, sun kama wani mutum...

Fadar shugaban kasa ta mayar da martani kan Kwankwaso

Fadar shugaban kasa, ta mayar wa tsohon gwamnan Kano...

Barau FC ta naɗa Ladan Bosso sabon kocinta

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Barau FC ta sanar da...

Am fara dawo da ‘yan Najeriya daga Afrika ta Tsakiya

Hukumomi a Najeriya sun ce, sun fara ƙoƙarin mayar...

G-Fresh da Hamisu Breaker sun samu gurbi kurkuku bayan sun watsa Naira

Babbar kotun tarayya da ke jihar Kano ɗaure shahararrun...
X whatsapp