fidelitybank

Tirkashi: Shugaba ya ƙwace ƙarfin ikon mataimakin sa

Date:

Shugaban Ƙasar Malawi Lazarus Chakwera ya ƙwace dukkan ikon da mataimakinsa Saulos Chilima ke da shi bayan wani bincike kan cin hanci ya ambaci sunansa (Saulos) a badaƙalar dala miliyan 150 a kwangilolin gwamnati.

Mataimakin shugaban bai mayar da martani ba zuwa yanzu.

Wani rahoto da hukumar yaƙi da rashawa ta ƙasar ta fitar ya bayyana sunan jami’an gwamnati na yanzu da waɗanda suka sauka cewa sun karɓi kuɗi daga hannun wani ɗan kasuwar Birtaniya mai suna Zuneth Sattar daga 2017 zuwa 2021, a cewar shugaban.

Hakan na da alaƙa da kwangiloli 16 da rundunonin ‘yan sanda da na sojan Malawi suka bai wa kamfani biyar mallakar Mista Sattar.

Bayan mataimakin shugaban ƙasa, daga cikin mutanen da sunayensu suka fito har da babban sufeton ‘yan sandan ƙasar. In ji BBC.

legitnews.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...

Isra’ila ta amince da sharuɗɗan yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce Isra'ila ta amince...

Buhari ba zai taɓa cin amanar Tinubu ba – Garba Shehu

Tsohon babban mataimaki na musamman kan harkokin yada labarai...

Mutane 207 ne suka mutu a ambaliyar Neja – NSEMA

Darakta Janar na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta...

Jiga-jigan jam’iyyar PDP za su sauya sheƙa don tunkarar APC a 2027

Wasu jiga-jigan jam'iyyar PDP da suka hada da tsohon...

Za a ƙaddamar da jam’iyyar hammaya da za ta tunkari APC

Gamayyar jam'iyyun adawa a ranar Talata, ta amince da...

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...
X whatsapp