fidelitybank

Tirkashi: Masu siyar da al’aurar ɗan Adam sun shiga hannu

Date:

Hukumomi a Mozambique na tsare da wasu mutane biyu da aka kama suna kokarin sayar da sassan al’aurar dan Adam kan kudi Kwaca miliyan 35 (dala 42,000).

Rahotanni na cewa sassan jikin na wani mutum ne da aka kashe a yankin Milange na lardin Zambezia mai makwabtaka da kasar Malawi.

Mutanen da aka kama suna safarar sassan jikin su biyu ne, na farkonsu mai shekara 29 da haihuwa ne inda dayan kuma mai shekara 32 ne.

Sun tuntubi wani dan kasuwa a garin kuma sun yi masa tayin “hajar” da suke dauke da ita.

Sai dai dan kasuwan ya sanar da jami’an tsaro wadanda suka yi wa mutanen kwanton bauna.

A halin yanzu suna hannun ‘yan sanda kafin a kai su kotu.

Kwamandar gundumar Milange Alice Evaristo ta ce ‘yan sanda na ci gaba da gudanar da bincike

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp