fidelitybank

Tirkashi: Kwanciyar aure ya sanya Amarya ta kashe Uwar gidan ta

Date:

Wata Amarya mai ƙarfin hali ta cakawa uwar gidan ta wuka har ta yi sanadiyar mutuwar ta, saboda saɓanin kwanciyar aure da suka samu da Maigidan ta.

Lamarin ya faru ne a jihar Ondo, kuma matar ta ce, ba ta yi nufin kashe uwar gidan ta ba, fushi ne kan abin da mijin ya yi mata.

Ta ce ta jiyo uwar gida da maigida suna zaginta yayin da suke kwanciyar aure a ɗaki, kuma mijin ya barta kwance ta na jiran shi.

Rebecca Nicodemus, yar kimanin shekara 25 a duniya ta daba wa Uwar Gida wuka har lahira jim kaɗan, bayan kammala kwanciyar aure da Maigidansu.

A cewar, The Nation, ta ce Amarya Rebecca ta shiga matsancin kishi, saboda mijinta ya taso ya barta a kan gado suna tsaka da saduwar aure, domin ya koma wurin uwar gidan mai suna Precious.

Tuni ‘yan sanda suka yi ram da Amarya Rebecca kuma aka gurfanar da ita gaban Kotun Majirtire dake Akure kan tuhumar kisan kai.

 

breaking news in nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp