fidelitybank

Tirkashi: Kwanciyar aure ya sanya Amarya ta kashe Uwar gidan ta

Date:

Wata Amarya mai ƙarfin hali ta cakawa uwar gidan ta wuka har ta yi sanadiyar mutuwar ta, saboda saɓanin kwanciyar aure da suka samu da Maigidan ta.

Lamarin ya faru ne a jihar Ondo, kuma matar ta ce, ba ta yi nufin kashe uwar gidan ta ba, fushi ne kan abin da mijin ya yi mata.

Ta ce ta jiyo uwar gida da maigida suna zaginta yayin da suke kwanciyar aure a ɗaki, kuma mijin ya barta kwance ta na jiran shi.

Rebecca Nicodemus, yar kimanin shekara 25 a duniya ta daba wa Uwar Gida wuka har lahira jim kaɗan, bayan kammala kwanciyar aure da Maigidansu.

A cewar, The Nation, ta ce Amarya Rebecca ta shiga matsancin kishi, saboda mijinta ya taso ya barta a kan gado suna tsaka da saduwar aure, domin ya koma wurin uwar gidan mai suna Precious.

Tuni ‘yan sanda suka yi ram da Amarya Rebecca kuma aka gurfanar da ita gaban Kotun Majirtire dake Akure kan tuhumar kisan kai.

 

latest news in lokoja, kogi state

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp