fidelitybank

Tirela ta kashe wata Mata a Neja

Date:

Wata mata ta rasa ranta, bayan da tirela ta ƙwace sannan ta afka a kanta a mahaɗar Mobil a karamar hukumar Suleja da ke jihar Neja.

Kwamandan hukumar kiyaye haɗura ta jihar, Kumar Tsukwam ya faɗa wa Daily Trust cewa lamarin ya faru ne lokacin da tirelar ta fito daga garin Diko zuwa Zuba, inda ta murkushe matar.

Ya ce mutane ukun ciki har da karamar yarinya sun samu munanan raunuka, kuma an garzaya da su zuwa babbar asibitin Suleja domin yi musu magani.

Kwamandan ya ce haɗarin ya afku ne tsakanin tireloli guda biyu sakamakon gudu fiye da kima da direban motar yake yi.

Ya kuma shawarci hukumomi da su gina gadar sama a mahaɗar ta Mobil da ya dangana da tsaunin Zuma da kuma Zuba.

daily post news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp