fidelitybank

Tirela ta kashe wata Mata a Neja

Date:

Wata mata ta rasa ranta, bayan da tirela ta ƙwace sannan ta afka a kanta a mahaɗar Mobil a karamar hukumar Suleja da ke jihar Neja.

Kwamandan hukumar kiyaye haɗura ta jihar, Kumar Tsukwam ya faɗa wa Daily Trust cewa lamarin ya faru ne lokacin da tirelar ta fito daga garin Diko zuwa Zuba, inda ta murkushe matar.

Ya ce mutane ukun ciki har da karamar yarinya sun samu munanan raunuka, kuma an garzaya da su zuwa babbar asibitin Suleja domin yi musu magani.

Kwamandan ya ce haɗarin ya afku ne tsakanin tireloli guda biyu sakamakon gudu fiye da kima da direban motar yake yi.

Ya kuma shawarci hukumomi da su gina gadar sama a mahaɗar ta Mobil da ya dangana da tsaunin Zuma da kuma Zuba.

nigeria daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp