fidelitybank

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Date:

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau Juma’a 18 ga watan Yuli, domin ta’aziyyar rasuwar hamshaƙin ɗan kasuwar nan, Alhaji Aminu Ɗantata da ya rasu a ƙarshen watan da ya gabata.

Cikin wata sanarwa da kakakin shugaban ƙasar, Bayo Onanuga ya fitar, ya ce a lokacin da aka yi rasuwar Tinubu ba ya ƙasa, amma duk da haka ya aika tawaga ƙarƙashin ministan tsaron ƙasar domin wakiltarsa a wajen jana’izar.

Tinubu zai kai ziyarar ta’aziyyra ne ga gwamnatin Kano da kuma iyalan marigayin.

Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana ziyarar a matsayin mutuntawa ga al’ummar Kano da nuna haɗin kan ƙasa, da kuma martaba abubuwan da marigayin ya aikata.

Cikin wata sanarwa da gwamnatin Kanon ta fitar, gwamnan ya yi kira ga mazauna jihar su fito domin tarbar shugaban ƙasar bisa tsarin al’adun mutanen Kano.

A ƙarshen watan da ya gabata ne fitaccen ɗan kasuwar ya rasu a wani asibiti a ƙasar Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, aka kuma binne shi a birnin Madina na ƙasar Saudiyya.

thisday newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...

Tarayyar Turai tamince da ƙaƙaba wa Rasha sabbin takunkumai

Ƙungiyar Tarayyar Turai ta amince da ƙaƙaba wa Rasha...

Gwamnan Filato ya zargi Jami’ai da kin kama ‘yan bindiga

Gwamnatin jihar Filato ta zargi jami'an sojojin ƙasar da...

Za a yi wa Buhari addu’a a Abuja

Gwamnatin Tarayya za ta jagoranci gudanar da taron addu'o'i...

Buhari ya ban umarni na kula da Talakawan Najeriya – Peter Obi

Jagorar jam'iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya ce,...

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...
X whatsapp