fidelitybank

Tinubu zai tafi Faransa ziyarar aiki

Date:

Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai bar Najeriya a ranar Laraba domin kai ziyarar aiki Faransa, inda zai yi kusan makonni biyu.

Haka na kunshe ne a cikin wata sanarwa mai ɗauke da sa hannun mataimaki na musamman ga shugaban ƙasar kan harkokin watsa labarai, Bayo Onanuga.

Shugaban ya ce zai yi amfani da lokacin ziyarar don yin nazari kan yadda gwamnatinsa ta kasance a yayin da ta ke gab da cika rabin zango.

Haka kuma zai duba manyan nasarorin da gwamnatin ta samu tare da duba garonbawul ɗin da ya yi da gaggauta ci gaban da ya ke so a samu a shekara da ke tafe.

Sanarwar ta bugi ƙirji da nasarar da ta ce gwamnatinsa ta samu a fannin tattalin arziki, inda ta bayar da misali da bunƙasar asusun ajiyar kuɗaɗen waje da babban bankin ƙasar ya ce ya kai $23.11 biliyan.

Idan aka kwatanta da $3.99 biliyan da suka ce sun tarar a shekarar 2023.

Shugaban ya bayyyana cewa zai ci gaba da jagorantar al’amuran gwamnatin Najeriya, a yayin da yake Paris.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp