fidelitybank

Tinubu zai sake ganawa da wakilan ƙungiyar Ƙwadago a kan mafi ƙarancin albashi

Date:

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, zai sake ganawa da wakilan ƙungiyoyin ƙwadago da na ‘yankasuwa a ranar Alhamis, domin cigaba da tattaunawa kan mafi ƙanƙantar albashi.

Ministan Yaɗa Labarai idris Mohammed ya faɗa wa manema labarai a fadar shugaban ƙasa jiya Litinin cewa shugaban zai ɗora ne kan tattaunawar da suka fara a makon da ya gabata, inda suka kasa cimma wata matsaya.

Yayin da gwamnatin ta tsaya a kan tayin da ta yi na N62,000, ‘yan ƙwadagon ma sun kafe kan N250,000 a matsayin sabon mafi ƙanƙantar albashin, wanda doka ta ce a dinga duba shi duk shekara huɗu.

Ganawar tasu na zuwa ne yayin da ƙungiyar ƙananan hukumomi ke neman ɓullo da sabon tsarin ba su kasonsu na ƙananan hukumomi 774 a faɗin ƙasar bayan hukuncin kotun ƙoli da ya tabbatar da ‘yancin kashe kuɗinsu da kansu – ba tare da sa-hannun gwamnoni ba

nigeria newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp