fidelitybank

Tinubu zai rantsar da sababbin Ministocinsa

Date:

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu, zai rantsar da sabbin ministocinsa a ranar Litinin 21 ga wannan wata na Agusta.

Za a rantsar da ministocin ne a ɗakin taro na fadar shugaban ƙasa da ke Abuja da misalin ƙarfe 10 na safe.

A ranar Laraba ne fadar shugaban ƙasar ta sanar da ma’aikatun da sabobbin ministocin za su riƙe.

Tinubu ya fara miƙa sunan mutum 28 ne ga majalisa don tantance su, a ranar 27 ga watan Yuli, sannan ya ƙara tura mata ƙarin sunayen a cikin watan Agusta.

Majalisar dattawan Najeriyan ta amince da 45 daga cikin mutum 48 da shugaba Tinubu ya aike mata yayin da ta ƙi tabbatar da uku a ciki, da suka haɗa da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Elrufai da Stella Okotete daga jihar Delta da kuma Danladi Abubakar daga jihar Taraba.

legit nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp