fidelitybank

Tinubu zai leƙa nahiyar Turai ziyarar aiki

Date:

Zaɓaɓɓen shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi bulaguron aiki zuwa Turai daga ranar Laraba.

Wata sanarwa da ofishin zaɓaɓɓen shugaban ƙasar ya fitar, na cewa Tinubu zai yi amfani da bulaguron domin lura da shirye-shiryen miƙa mulki da tsare-tsarensa, ba tare da fuskantar damuwa da yawan ɗauke hankali ba.

”A yayin ziyarar, zaɓaɓɓen shugaban ƙasar zai gana da masu zuba jari da manyan abokan hulɗar kasuwanci domin samar da damar zuba jari a ƙasar ƙarƙashin mulkinsa da aka shirya sabbin tsare-tsaren kasuwanci”, kamar yadda sanarwar ta bayyana.

Gabanin tafiyar tasa, Tinubu ya gana da Hon. Tajudeen Abbas da Hon. Benjamin Kalu waɗanda jam’iyyar APC ke mara wa baya domin zama kakakin majalisar wakilan ƙasar da mataimakinsa.

Ana sa ran Tinubu zai koma ƙasar gabanin rantsar da shi a matsayin sabon shugaban ƙasar ranar 29 ga watan Mayu.

opra news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp