fidelitybank

Tinubu zai kori duk Ministan da ya gaza a gwamnatinsa – Ngelale

Date:

Ajuri Ngelale, mai magana da yawun shugaban kasa, ya ce shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba zai yi kasa a gwiwa ba wajen korar duk wani minista da bai taka kara ya karya ba.

Ngelale ya bayyana hakan ne a ranar Litinin yayin wata tattaunawa da gidan talabijin na Channels.

Ya ce shugaban kasar ya fitar da dukkanin ma’aikatun majalisar sa daidai da bukatun ci gaban kasa.

Ngelale ya lura cewa shugaba Tinubu ya sha alwashin tabbatar da kowane minista ya yi aiki yadda ya kamata.

“A shirye yake ya kori minista idan ba ya samun abin da yake so. Tabbas,” in ji shi.

Tinubu ya rantsar da ministoci 45 kwanaki bakwai da suka gabata.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp