fidelitybank

Tinubu zai karbi shugabanci mai cike da kalubale – NEF

Date:

Kungiyar Dattawan Arewa, NEF, ta ce, zababben shugaban kasa, Bola Tinubu, zai samu aiki mafi wahala a duniya.

Hakeem Baba-Ahmed, mai magana da yawun kungiyar ta NEF, ya ce Tinubu zai fuskanci kalubale da dama don tunkarar su.

Tinubu, wanda shine dan takarar jam’iyyar All Progressives Congress, APC, ya samu nasarar lashe zaben shugaban kasa da aka kammala, bayan ya samu kuri’u mafi yawa.

Karanta Wannan: Obi ka amince da shan kayin Tinubu – Kayode

Bayan nasarar da ya samu, za a rantsar da Tinubu a matsayin shugaban kasa a ranar 29 ga watan Mayu.

Sai dai Baba-Ahmed ya ce Tinubu na fuskantar kalubale a fannin samun amincewar ‘yan Najeriya da ke cikin mawuyacin hali.

Da yake rubutawa a shafinsa na mako-mako, Baba-Ahmed ya rubuta cewa: “Shugaban da za a rantsar a ranar 29 ga Mayu zai kasance aiki mafi wahala a duniya.

“Babban kalubalensa shi ne samun amincewa. Babu wani shugaba a ko’ina da zai iya cimma wani abu mai kima sai dai idan ya samu isassun ‘yan kasa da za su yarda cewa yana da kyau, kuma yana girmama su.

“Shugaba mai zuwa zai gina nasa ginshikin gwamnati mai nagarta, domin Buhari ba zai bar kowa a baya ba.”

www.legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, Ĉ™asar...

Iran ta Ĉ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta Ĉ™addamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Ĉ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Ĉ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a Ĉ™asarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Ĉ´an Ĉ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Ĉ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ĉ³an Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin Ĉ´anbindiga da suka addabi yankunan Ĉ™aramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leĈ™en asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maĈ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 Ĉ™arĈ™ashin mai...
X whatsapp