fidelitybank

Tinubu zai je Equatorial Guinea bayan gayyata da shugaban kasar ya yi masa

Date:

Shugaban kasa, Bola Tinubu, zai bar ƙasar a ranar Laraba 14 ga watan Agusta domin ziyarar aiki ta kwanaki uku a Malabo na kasar Equatorial Guinea, biyo bayan gayyatar da shugaban kasar Teodoro Obiang Nguema Mbasogo ya yi masa.

Ana sa ran ziyarar za ta karfafa alakar diflomasiyya da fadaɗa hadin gwiwa tsakanin kasashen biyu.

A yayin ziyarar, Tinubu zai gana da shugaba Mbasogo domin tattaunawa da rattaba hannu kan yarjejeniyoyin da suka shafi man fetur da iskar gas da kuma inganta hadin gwiwar tsaro.

Ana sa ran wadannan yarjejeniyoyin za su karfafa moriyar tattalin arziƙin ƙasashen biyu.

Ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar, tare da wasu manyan jami’an gwamnatinsa ne zasu raka sa a ziyarar.

Ana sa ran tattaunawar za ta ba da damar yin hadin gwiwa a muhimman sassa, wanda zai amfani kasashen biyu cikin dogon lokaci.

leadership news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp