fidelitybank

Tinubu zai gana da jiga-jigan jam’iyyar APC a kan zaben 2023

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a 2023, Bola Tinubu, da mataimakinsa, Kashim Shettima, sun gana da wasu jiga-jigan jam’iyyar dangane da babban zabe mai zuwa.

Naija News ta rahoto cewa an gudanar da taron ne a ranar Alhamis a gidan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC a Abuja, babban birnin kasar.

Wasu daga cikin masu ruwa da tsaki na APC da suka halarci taron sun hada da Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna, Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara da Simon Lalong na jihar Filato.

Sauran wadanda suka halarci taron sun hada da tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa, Adams Oshiomhole; Sakataren jam’iyyar APC na kasa, Sanata Iyiola Omisore da tsohon abokin takarar Tinubu, Ibrahim Masari.

A cewar jaridar Nation, taron ya kara dankon zumunci tsakanin dan takarar shugaban kasa, abokin takararsa da shugabannin jam’iyyar.

An fahimci cewa tun bayan da Tinubu ya zama mai rike da tutar jam’iyyar ya na gudanar da taro da masu ruwa da tsaki a jam’iyyar.

vgn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp