fidelitybank

Tinubu zai farfado Najeriya – Dan Majalisar Wakilai na PDP

Date:

Wani dan majalisar wakilai na jam’iyyar PDP, Dan Amos, ya tabbatar da cewa akwai fata a karkashin gwamnatin Tinubu.

Dan majalisar ya ce wasu daga cikin matakan da gwamnati mai ci ta riga ta dauka na nuni da cewa Tinubu zai kara daukaka Najeriya.

Amos, wanda ke wakiltar mazabar Jema’a/Sanga ta Jihar Kaduna a Majalisar Dokoki ta kasa, ya bukaci ‘yan Nijeriya da su marawa Shugaba Tinubu baya a yunkurinsa na ganin Nijeriya ta sake zama babbar kasa.

“Akwai fatan alheri ga al’ummarmu a karkashin Shugaba Tinubu, shugaban kasa ya zauna lafiya. Najeriya za ta sake zama mai girma,” Amos ya ce a wajen wani taro da masu ruwa da tsaki na jam’iyyar PDP daga mazabarsa a Kafanchan.

Ya kara da cewa akwai fatan Tinubu zai zama shugaban kowa.

Ya yi nuni da cewa talakawan Kudancin Kaduna na godiya ga shugaban kasa domin ya ba su hafsan soja na daya a kasar nan.

“Shugaban hafsan tsaron yana daya daga cikinmu kuma hakan ya nuna cewa shugaban kasa yana da alheri ga mutanen Kudancin Kaduna,” in ji shi.

www.nigeriannewspapers.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...
X whatsapp