fidelitybank

Tinubu ya zama shugaba don ya ceci ‘yan Najeriya – Abejide

Date:

Memba na Majalisar Wakilai daga mazabar Yagba, Hon Leke Abejide, a ranar Laraba ya bayyana Shugaba Bola Tinubu a matsayin wanda zai canza Najeriya.

Abejide, wanda ya kasance bako a shirin Politics Today na Channels Television, ya nuna kwarin gwiwa da mulkin Tinubu wajen daidaita al’amuran kasar.

“Idan muka kai shekara ta 2026, za mu ga wannan kasa yadda zai koma, kowa zai yaba wa Tinubu. Ina fadin shine ceton da Najeriya ke bukata yanzu kuma zai iya gyara Najeriya,” in ji dan majalisar.

Abejide, mamba daga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), ya kara da cewa Tinubu zai fitar da kasa daga cikin mawuyacin hali.

Dan majalisar ya soki mulkin Muhammadu Buhari kan yadda aka sarrafa tattalin arzikin kasa a lokacin sa.

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp