fidelitybank

Tinubu ya zaɓo Ministocin da za su tallafa masa – APC

Date:

Jam’iyyar All Progressives Congress (APC), ta ce, jerin sunayen ministoci, sun nuna cewa shugaba Bola Tinubu ya kuduri aniyar yin nasara a ofishinsa.

Sakataren yada labarai na jam’iyyar APC na kasa, Felix Morka, ya ce Tinubu yana daukar lokacinsa wajen zabar tawagar ministocinsa.

Da yake magana da Gidan Talabijin na Channels Television’s Politics A Yau, ya ce, Tinubu ya yi taka-tsan-tsan wajen zabar tawagar da za ta taimaka wajen tafiyar da manufofinsa da kuma taimakawa wajen samun nasarar gwamnatin.

A cewar Morka: “Shugaban kasa mutum ne da ya kuduri aniyar yin kyakkyawan aiki a matsayinsa na shugaba.

“Ya dauki lokacinsa. Na san mutane da yawa suna sa ran cewa wannan jerin zai fito da wuri fiye da yadda aka yi, amma mutumin (yana matukar kulawa) don tabbatar da cewa ya hada tawagar da za ta taimaka masa ya yi nasara a matsayinsa na Shugaban kasa.”

A ranar Alhamis ne Tinubu ya mika jerin sunayen mutane 28 na sunayen ministoci ga majalisar dattawa.

Shugaban ma’aikatan Tinubu, Femi Gbajabiamila ne ya gabatar da jerin sunayen ga majalisar dattawa.

latest news nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp