fidelitybank

Tinubu ya yi namijin kokari duk da babu kudi – T Gwarzo

Date:

Ƙaramin minstan gidaje na Najeriya Abdullahi T Gwarzo ya bayyana cewa, shugaban kasa, Bola Tinubu, ya yi ƙoƙari wajen daidata lamurran ƙasar nan duk da cewa babu wadatar kuɗi.

Gwarzo na wannan bayani ne yayin da gwamnatin Tinubu ke cika shekara ɗaya a kan karagar mulki.

A ranar 29 ga watan Mayu, 2023 ne aka rantsar da Tinubu bayan ya lashe zaɓen shugaban ƙasa, sai dai ya karɓi mulkin ne a lokacin da ƙasar ke fuskantar ƙalubale masu yawa.

Bayan karɓar mulkin nasa tattalin arziƙin al’umma ya ƙara taɓarɓarewa sanadiyyar tashin farashin kaya, wanda ya samo asali daga cire tallafin man fetur da kuma faɗuwar darajar naira.

Sai dai Gwarzo ya ce “ai duk wanda ya san yadda aka zo aka samu ƙasar, ya ga kuma yadda ake ciki yanzu…an ci ƙarfin aiki, kullum ci gaba ake samu.”

Ya kuma ce gwamnatin ƙasar na gina gidajen masu ƙaramin ƙarfi a faɗin Najeriya waɗanda za a kammala a cikin wata uku.

tribune news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp