fidelitybank

Tinubu ya umarci Sojoji su tabbata sun kawo karshen ‘yan Ta’adda a 2025 – Matawalle

Date:

Karamin Ministan Tsaro, Bello Mohammed Matawalle, ya ce Shugaba Bola Tinubu ya umurci sojojin Najeriya da su tabbatar an kawo karshen ayyukan ta’addanci a 2025.

Matawalle ya bayyana hakan ne a ranar Asabar yayin da yake jawabi ga mambobin jam’iyyar All Progressives Congress (APC), a gidansa da ke Gusau, inda ya tabbatar da cewa sojoji za su yi duk abin da ya dace domin bin umarnin shugaban kasa.

Da yake magana, tsohon gwamnan jihar Zamfara, ya ce gwamnatin tarayya ta kammala dukkan shirye-shiryen tura karin sojoji da kayan aikin soji zuwa yankunan da ake fama da rikici a shiyyar Arewa maso Yamma.

“Gwamnatin tarayya da shugabannin sojoji sun damu matuka game da batun masu ba da labari na taimaka wa ‘yan fashin.

“Wannan shine babban kalubalen rashin cin nasara a yakin da ake yi da ‘yan bindiga,” in ji shi.

Matawalle ya koka da yadda masu ba da labarin ’yan uwa ne da ke sayar da lamirinsu ga shaidan don neman kudi.

Hakazalika, ministan ya gargadi ‘yan siyasa da su daina cakude siyasa da batun tsaro.

today nation

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp