fidelitybank

Tinubu ya umarci da a gaggauta binciken mutuwar Yara ƴan Islamiyya a Oyo

Date:

Shugaba Bola Tinubu ya ba da umarnin a gaggauta gudanar da bincike domin musabbabin turmutsutsun da ya auku a jihar Oyo, wanda ya yi sanadiyar mutuwar yara da 35 da jikkata wasu a wurin taron al’ada na ya yara.

Tinubu ya bayyana wannan buƙatar ce a cikin wata sanarwa da mai magana da yawunsa, Bayo Onanuga, ya fitar.

Shugaba Tinubu ya bayyana matuƙar kaɗuwarsa, sannan ya miƙa ta’aziyyarsa ga gwamanti da iyalan waɗanda abin ya shafa, da al’ummar jihar baki ɗaya.

“Kula da yaranmu nauyi ne da bai kamata a yi wasa da shi ba,” in ji shi, sannan ya ƙara da kira ga masu shirya taruka da su riƙa kula hanyoyin gudanar da tarukansu cikin tsanaki.

A ranar Alhamis, ƴansanda sun ce sun kama mutum bakwai da suka da alaƙa da shirya taron da ya janyo turmutsutsun, ciki har da wadda ta shirya taron, tsohuwar matar Ooni na Ife Naomi Silekunola.

Wasu iyayen da suka zanta da ƴanjarida sun ce sun raka yaransu taron ne domin an yi alƙawarin za a raba kuɗi naira 5,000 ga duk wanda ya je, sannan za a raba abinci kyauta.

punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp